XtGem Forum catalog
Www.awaisuharuna.xtgem.comAwaisu
Maraba da zuwa wannan shafi mai Al-barka

Shafi Don Karuwar Musulmi
Daga Dan uwankuAwaisu Al-Arabee Fagge 2
•Menu•
☀ Home
[«»]Aqidojin Ahlussunnah (100)
[«»]Shi'ah da shi'anci (80)
[«»]Bangarorin Raddi (30)
[«»]Al'amuraan Yau da Kullum (50)
[«»]Rayuwar Musulmi (40)
[«»]Tambaya da Amsa (35)
[«»]Abubuwan Tarihi (75)
[«»]Da'awa Ta Zamani (70)
[«»]Karatu a MP3 (65)
[«»]Vidio (45)
[«»]About me(1)
Wannan shafin mallakarAwaisu Al-Arabee Fagge 3Ne
2025-04-18TAYAYA ZAMUCI MORIYAR SHAFIN FACEBOOK??????

بسم الله الرحمن الرحيم, وصلي الله علي سيدنا محمد وعلي أهله وصحبه وسلم

A wannan duniyar tamu kullum muna samun sababbin abubuwa naci gaba, imma wanda yadace da yardar addininmu kokuma sabanin hakan. To amma ga wanda yake da wayewa ta addinin musulunci yasan cewa duk wani cigaba ko wata fasaha da wayewa matukar yasabawa shari'ah to yatashi daga sunan wayewa/cigaba yakoma gidadanci da ci baya.
Amma kuma a wadansu lokutan makiyanmu (yahudu da nasara) sukan kirkiro wadansu abubuwa da niyyar shagaltarda al'ummar musulmi amma kuma bisa hikima da fasahar da Allah sai yahorewa musulmi damar canja akalar wannan abin yakoma mai ampani awajensu dakuma addininsu.

Asalin shafin facebook ance anqirqiroshi ne domin sada zumunta, shiyasama koda awajen kara abokanai(adding friends) ake ampani ka kalmar 'people you may know'.

Amma daga baya bayan da al'umar musulmi suka tsunduma cikinn harkar sai sukayi kokarin musuluntarda harkar tahanyar yin rubuce rubuce irin na fadakarwa da wa'azatarwa bisa tsari na addiin musulunci.

Faruwar hakan ne yabawa wada da basu sami wannan fahimfar ba dama domin suma su shiga a dama dasu. Sai yazanamanto a halin yanzu idan kadube shafin facebook zakaga mafi yawancin abubuwanda zaka gani shine rubututtukan jama'ar musulmi na kungiyoyi da dariqu daban daban.
Kasancewata daya daga cikin irin wadannan masu lekawa shafin facebook, na fahimci wasu matsaloli da al'umarmu suke fuskanta gameda wannan matashiyar tawa.
Daga cikin matsalolinda nakeson yin Magana akansu sun hada da:-

1: Rashin tsarkake niyya yayin rubutu.
2: Rashin samun cikakkiyar madogara gameda abinda mutun yakeso ya rubuta
3: Rashin hikima wajen isarda sakon
4: Rashin karanta rubutun wanda muke da adawa dashi da manufa mai kyau.

Wadannan sune kadan daga cikin matsalolinda muke fama dasu a wannan yanayin da muke ciki. Kuma sune zan dauka daya bayan daya nayi bayani akansu iyakar abinda Allah yahore min na fahimta. Ina rokon Allah yabani muwafaqa da ikhlasi wajen bayanin nawa.

1:-RASHIN TSARKAKE NIYYA YAYIN RUBUTU:
Dafarko ma dai sanin kowane cewa har aragowar ayyukan ibada na musulunci Allah baya amsarsu kuma yabada lada har sai idan wannan aikin wacika sharadin da ake nema kafin a amshi aikin mutum, sharuddan kuwa guda biyu ne,
A: IKHLASI: shine kayi abu domin nemar yarda Allah shikadai ba tare da neman yarda ko birgewa awajen wanin Allah ba.
B: MUTABA'A: shine kayi aikin irin yadda shari'ah tayi umarni, bawai kaje kazabi hanya ba wadda batada rijista daga ofishin shugaban halittun sammai dana kassai (SAW).
Toh kaga kenan rubutunka bashida wani ampani matukar kayishine ba domin Allah ba. koda kuwa mai karubuta, kuma komai yawan wadanda suka amfana da abin.
Sanna rashin tsarkake niyya yayin rubutu shine yake kai mutum ga yiwa wani sharri, ko kazafi ko kokuma yada abinda inka kulle mutum kace yakare kansa toh wallahi bashida hujjojinda zai iya kare kansa dasu.
Sannan sanin kowane cewa duk wanda yakeyin ayyukansa batare da tsarkake niyya ba (ikhlasi) toh ba makawa shaidan zai yi galaba akansa. Zamu sami hakan ne a yayinda Allah Madaukaki yake Magana da iblis la'ananne, bayan yayi girman kai ga barin yin sujjada da ubanmu annabi Adam.
Allah yace:-
إلا عبادك منهم المخلصين
ma'ana: saidai kawai bayinka wadanka suke da ikhlasi (wadanda suke tsarkake niyyarsu yayin aikin ibada).
Toh kaga kenan yakamata kazamanto duk abinda zakayi ka dinga tsarkake niyyarka kayi domin Allah, sai ka sami ampani biyu, daya aduniya dayan kuma a lahira. Dama Allah yayi umarni ne kawai abauta masa tareda ikhlasi. Allah yace:-
وما أمرو إلا ليعبد الله مخلصين له الدين حنفاء ويقيم الصلاة ويؤتو الزكاة وذالك دين القيمة
Ma'ana; Allah yace bai yiwa bayinsa umarni ba sai domin su bauta masa shikadai, suna masu tsarakake ibada, kuma su tsaida sallah sannan su bayarda zakkah, hakan shine addinin gaskiya kuma mikakkke.
Idan kace wa'azi kakeyi har kana tinkaho toh kasani cewa indai har bakayi domin Allah toh da abinda kakeyi da babu duk daya, garama kayi don Allah ko kaci riba.

2 RASHIN SAMUN CIKAKKIYAR MADOGARA GAMEDA ABINDA MUTUM YAKESO YARUBUTA:-
koda kanaso kayiwa al'umma wata nasiha ne toh yakamata yazamanto kanada ilimi gameda abinda kake so kayi bayani akai. Rashin samun wannan ne yake sawa mutun yayi rubutu amma idan wani abu yashige maka duhu katambayeshi saikaga bazai iya kare kansa ba. itaa da'awa Allah ne yayi umarni da ita amma fa ba cewa yayi kayita kota halin kaka ba, cewa yayi sai kanada ilimi da hujja
Allah yace
قل هذه سبيلي أدعو إلى الله على بصيرة أنا ومن اتبعني وسبحان لله وما أنا من المشركين
Ma'ana: Allah yake bawa annabinsa umarni ya gayawa al'umarsa cewa shi wannna itace hanyata(musulunci) kuma ina kira zuwaga addinin Allah, bisa ilimi muke dani da wadanda suka bini, tsarki yatabbata ga Allah kuma ni bana daga cikin masu hada shi da kowa wajen bauta. Kaga kenan annabi ya fada cewa shima da'awar da yakeyi yana yintane bisa ilimi.
3: RASHIN HIKIMA WAJEN ISARDA SAKO:
koda sakon da kake dauke dashi gaskiya ne, toh fa dole sai kasan yadda zaka isarwa da wanda kakeson isarwa sakon naka ta hanya mai kyau, rashin iya isarda sakon ne yasa wani lokacin mutun zaiyi rubutu amma arasa wanda zai yarda ya karbi sakon nashi, watakila saboda rashin tausasan lafuzza.
Yakai dan uwa kasani cewa yayinda kakeson yin da'awa to akwai wani muhimmin abu dayakamata kafara ganewa.
* kasani cewa su mutane batattu kala biyu ne
A)akwai wanda yabata bisa son zuciya; toh shi wanna shi ake yiwa wa'azi zafi zafi
B)akwai kuma wanda yake bin abin abisa rashin sani, to idan zaka yiwa wannan wa'azi akwai bukatar ayi mai acikin sanyin zuciya, saboda shima dayasan bata ne da bazai bi ba.
toh yakamata mu dinga la'akari da wanda zamuyiwa nasiha.
Allah yace
ادع إلي سبيل ربك بالحكمة والموعظة الحسنة
Ma'ana: kayi kira zuwaga bin hanyar ubangijinka (addinin musuluncin) amma kayi ampani da hikima wajen da'awa. Ita kuma hikima itace yin zafi a inda yakamata dakuma yin sanyi a inda yakamata.

4: RASHIN KARANTA RUBUTUN WANDA MUKE ADAWA DASHI DA KYAKKYAWAR NIYYA:-
wani lokacin idan wanda muke adawa dashi yayi rubutu to yawancinmu bamu tsayawa mu karanta da kakkyawar niyya, hakan kuma yanada illa saboda koda yayi daidai toh fitilar zuciyarmu bazata haska mana mugani ba, sannan wani wajen ma daidai mutum zaiyi amma saika fahimci abin kamar kuskure yayi. Shikuwa idan kanaso kaci riba da mutum to idan yayi rubutu sai kayi niyyar karantawa da kyakkyawar niyya, hakan ne zaisa idan yayi daidai sai zuciyarka tayi saurin yarda, idan kuma yayi kuskure sai ka gyara masa ta hanyar data dace.
Rashin cika wannan qa'idar ne yakesawa idan kayi rubutu kawai saiwani yakaranta bada kyakkyawar niyyaba sai kaji yana maka raddi akan abinda kai ba haka kake nufi ba. kuma kayi kayi dashi amma yakasa ganewa sakamakon tun farko baiyi niyya maikyau ba.
Wadanna sune abubuwanda idan muka bisu zamuci ribar shiga shafin facebook aduniya watakilama har a lahira. Kuma mukaru da ilmomi daban daban daga wajen wadanda muke da aqida iri daya dakuma wadanda muke da bambancin aqida dasu.
Allah yabamu ikon gyarawa. Allah yasa mudace ameen.

Awaisu Haruna Fagge.


Kuna iya bina ta face book


☀Labarai

KARAIRAYIN ABDULJABBAR NASIRU KABARA

WALLAHI ABDULJABBAR MAKARYACI NE (MP3)
(danna ka saurara kaji inda yafada da kansa )

Yanada kyau mutane masu takamar ilimi yazamanto suna bayyana ka'idojin ilimin a aikace acikin mu'amalarsu da dalibansu, abokanansu malamai dama duk jama'a daga musulmi har arna.

Ga ka'idar ilimi; idan kace babu abu sai wani yace maka akwai a littafi kaza toh kafara zuwa ka duba littafin kafin kace karyane babu.

Abduljabbar ne yayi nufin jinginawa imamul bukhari kin NANA KHADIJAH ta hanyar cewa baiyi mata BABI ba a littafinsa na SAHIHUL BUKHARIY ba, bayan ya fadi hakan sai wani bawan Allah yaje ya duba sai kuma ya gano cewa shi BUKHARIN yayi abinda JABBERIN BAWA yace baiyi ba.

BAYAN AN FADA MASA ANCE MALAM AKWAI WANNAN BABIN FA,

Sai malamin yace "AJE A DUBA, CEWA NAYI BAIYI MATA BABI A KITABUL MANAQIBU BA, IN AKWAI TOH NAYI KARYA, IN KUMA BABU TOH KAMIN KARYA"

Danna kaji inda yafadi hakan da kansa,

http://kiwi6.com/file/457mc1oje2

Toh domin musan JABBERIN karya yakeyi kokuma karya akayi masa sai mukaje muka dauko SAHIHUL BUKHARI.

KWATSAM……… sai ga babi guda BUKHARIN ya ware domin nana khadijah a inda akace baiyi hakan ba.

GA BUKHARI, KUMA GA BABIN, IN ANJE AN DUBA BABU TOH A YAU ZAMUYI RITAYA DAGA IZALA KUMA MUYI RIJISTA A AS-HABUL KAHFI

Abinda bukhari yace:-

كتاب مناقب الأنصار
Acikin kuma yace:
باب تَزْوِيجُ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - خَدِيجَةَ ، وَفَضْلُهَا - رضى الله عنها

3815 - حَدَّثَنِى مُحَمَّدٌ أَخْبَرَنَا عَبْدَةُ عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ عَنْ أَبِيهِ قَالَ سَمِعْتُ عَبْدَ اللَّهِ بْنَ جَعْفَرٍ قَالَ سَمِعْتُ عَلِيًّا - رضى الله عنه - يَقُولُ سَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - يَقُولُ حَدَّثَنِى صَدَقَةُ أَخْبَرَنَا عَبْدَةُ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ قَالَ سَمِعْتُ عَبْدَ اللَّهِ بْنَ جَعْفَرٍ عَنْ عَلِىٍّ - رضى الله عنهم - عَنِ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - قَالَ « خَيْرُ نِسَائِهَا مَرْيَمُ ، وَخَيْرُ نِسَائِهَا خَدِيجَةُ »
3816 - حَدَّثَنَا سَعِيدُ بْنُ عُفَيْرٍ حَدَّثَنَا اللَّيْثُ قَالَ كَتَبَ إِلَىَّ هِشَامٌ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى امْرَأَةٍ لِلنَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، هَلَكَتْ قَبْلَ أَنْ يَتَزَوَّجَنِى ، لِمَا كُنْتُ أَسْمَعُهُ يَذْكُرُهَا ، وَأَمَرَهُ اللَّهُ أَنْ يُبَشِّرَهَا بِبَيْتٍ مِنْ قَصَبٍ ، وَإِنْ كَانَ لَيَذْبَحُ الشَّاةَ فَيُهْدِى فِى خَلاَئِلِهَا مِنْهَا مَا يَسَعُهُنَّ
3817 - حَدَّثَنَا قُتَيْبَةُ بْنُ سَعِيدٍ حَدَّثَنَا حُمَيْدُ بْنُ عَبْدِ الرَّحْمَنِ عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى امْرَأَةٍ مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، مِنْ كَثْرَةِ ذِكْرِ رَسُولِ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - إِيَّاهَا . قَالَتْ وَتَزَوَّجَنِى بَعْدَهَا بِثَلاَثِ سِنِينَ ، وَأَمَرَهُ رَبُّهُ عَزَّ وَجَلَّ أَوْ جِبْرِيلُ - عَلَيْهِ السَّلاَمُ - أَنْ يُبَشِّرَهَا بِبَيْتٍ فِى الْجَنَّةِ مِنْ قَصَبٍ
3818 - حَدَّثَنِى عُمَرُ بْنُ مُحَمَّدِ بْنِ حَسَنٍ حَدَّثَنَا أَبِى حَدَّثَنَا حَفْصٌ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى أَحَدٍ مِنْ نِسَاءِ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، وَمَا رَأَيْتُهَا ، وَلَكِنْ كَانَ النَّبِىُّ - صلى الله عليه وسلم - يُكْثِرُ ذِكْرَهَا ، وَرُبَّمَا ذَبَحَ الشَّاةَ ، ثُمَّ يُقَطِّعُهَا أَعْضَاءً ، ثُمَّ يَبْعَثُهَا فِى صَدَائِقِ خَدِيجَةَ ، فَرُبَّمَا قُلْتُ لَهُ كَأَنَّهُ لَمْ يَكُنْ فِى الدُّنْيَا امْرَأَةٌ إِلاَّ خَدِيجَةُ . فَيَقُولُ إِنَّهَا كَانَتْ وَكَانَتْ ، وَكَانَ لِى مِنْهَا وَلَدٌ
3819 - حَدَّثَنَا مُسَدَّدٌ حَدَّثَنَا يَحْيَى عَنْ إِسْمَاعِيلَ قَالَ قُلْتُ لِعَبْدِ اللَّهِ بْنِ أَبِى أَوْفَى - رضى الله عنهما - بَشَّرَ النَّبِىُّ - صلى الله عليه وسلم - خَدِيجَةَ قَالَ نَعَمْ بِبَيْتٍ مِنْ قَصَبٍ ، لاَ صَخَبَ فِيهِ وَلاَ نَصَبَ
3820 - حَدَّثَنَا قُتَيْبَةُ بْنُ سَعِيدٍ حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ فُضَيْلٍ عَنْ عُمَارَةَ عَنْ أَبِى زُرْعَةَ عَنْ أَبِى هُرَيْرَةَ - رضى الله عنه - قَالَ أَتَى جِبْرِيلُ النَّبِىَّ - صلى الله عليه وسلم - فَقَالَ يَا رَسُولَ اللَّهِ هَذِهِ خَدِيجَةُ قَدْ أَتَتْ مَعَهَا إِنَاءٌ فِيهِ إِدَامٌ أَوْ طَعَامٌ أَوْ شَرَابٌ ، فَإِذَا هِىَ أَتَتْكَ فَاقْرَأْ عَلَيْهَا السَّلاَمَ مِنْ رَبِّهَا وَمِنِّى ، وَبَشِّرْهَا بِبَيْتٍ فِى الْجَنَّةِ مِنْ قَصَبٍ ، لاَ صَخَبَ فِيهِ وَلاَ نَصَبَ
3821 - وَقَالَ إِسْمَاعِيلُ بْنُ خَلِيلٍ أَخْبَرَنَا عَلِىُّ بْنُ مُسْهِرٍ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتِ اسْتَأْذَنَتْ هَالَةُ بِنْتُ خُوَيْلِدٍ أُخْتُ خَدِيجَةَ عَلَى رَسُولِ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - ، فَعَرَفَ اسْتِئْذَانَ خَدِيجَةَ فَارْتَاعَ لِذَلِكَ ، فَقَالَ « اللَّهُمَّ هَالَةَ » . قَالَتْ فَغِرْتُ فَقُلْتُ مَا تَذْكُرُ مِنْ عَجُوزٍ مِنْ عَجَائِزِ قُرَيْشٍ ، حَمْرَاءِ الشِّدْقَيْنِ ، هَلَكَتْ فِى الدَّهْرِ ، قَدْ ، أَبْدَلَكَ اللَّهُ خَيْرًا مِنْهَا

LAAAAAAAAAAAAAA MALAM YA KWANTARA KARYA

Amma fa kada kuga laifi na don nace yayi karya, domin shine yace idan akwai yayi karya, in kuma babu anyi masa karya, toh kuma gashi mun samu, toh yaya kenan??????

AMMA ANJI KUNYA WALLAHI

Ace duk kurin ilimin da akeyi ashe ko bukhari ba'a wuce ba??????

Wani mai waqa yayi gaskiya, kunsan mai yace????

فآر ثم آر ثم آر
شقاق المرء من أجل الطعم
Allah yasa dai mabiyan suna fahimtar mai ake cewa.

Awaisu Al'arabee Fagge
20-1-2015

Back to posts
Comments:
[2015-04-22 21:03:29] sai baba buhari :

yayi daliban na shine kawai basa karatu kuma suna binshi a makance

[2015-04-30 20:56:43] Bashir Ummar :

Yan Izala Bakuda Kunya Akwai Makaryarta Kamarku

[2015-05-21 13:56:41] mark2245 :
[2015-06-18 20:46:42] MANDE :

DON ALLAH awaisu A wane cassete ne abduljabar yace sai yakashe SHK JAFAR

[2015-09-09 10:41:14] Abubakar Ibraheem khaleel :

kai uwaisu al'arabee kaji tsoron Allah malam cewa yayi bukhari bai yi mata babi ba a manaqibu kuma haka ne, amma kai kazo kana wata irin magana kaji tsoron Allah.....! malam ikon Allah wllh ya sha gabanku...... sai dai kuyi haquri

[2015-09-09 10:53:33] abubakar ibraheem khaleel :

kuma ai sai dai ku dinga bata wa mutum suna alamun an fi qarfinku. ku kawo amsoshin littafin da m.sarki ya rurrubuta, to anan ne za mu gane cewa salafiyya ta haifu..... duk kun bazama kun haukace kun dimauce saboda mutum daya kawai Shugaban 'yan kogo.

[2015-11-12 19:23:39] Basheer Adamu Khadeer Aliero :

Wannan ba addini ba ne mu dinga neman laifin wani domin mu fallasa shi idan kai mai tunani ya kamata ka maganarsa da yayi ta gaskiya ka yadawa jama'a domin na tabbata gaskiya tafi karya.

[2016-04-02 15:43:29] Abubakar sagagi :

Kuda. Yahudawa du dayanai. Mutanan. Kawai. Yan. Izalar. Karya

[2016-04-13 14:38:38] IDRIS DAHIRU :

kai awaisu.musan bukarinfa kada kada hankalin jahilai mana

[2016-04-21 05:40:43] Muhammad Kabir Ingawa :

Kai Mai da'awar al-Araby a Ina ka samo wannan suna? To Ina Mai fada maka cewa Mal. Abduljabbar a duniyar Wahabiyya Kaf wallahil azeem basu da Tamkar farcensa. Kuma iyayen gidanka basu iya tararsa ba balle Kai da yayi Jika da Kai. Shawara Zandam Baka kaje kayi karatu ya fiye maka wadannan zage-Zagen. Ina tabbtar maka da cewa Mal. Ya girmi duk ire-Irene wannan hauragiyar. Wassalamu ala manittabaal huda.

[2016-06-11 10:20:21] Abdulgaffar kalgo :

kai jahilin muridin Abdul jabbaru abubakar sagagi ka yi hattara

[2016-07-09 04:32:45] XPFU8YQpWm :

Home run! Great slnugigg with that answer!

[2016-07-07 10:43:10] muhammad kabir :

kai yaro ka koma makaranta bakwa game karatu ancebaka babu babi guda data warewa Nana khadija wannan babin yana magana kan Qur'an Nana khadija kuma aciki aiyakawo maganar Nana maryam kaga kenan ba Nana khajija kawai ake maganaba itaka dai adinfa karatu Dan Allah

[2016-08-16 23:10:13] muhammad garba amin k/na'isa :

yan wahabiyya Allah ya ganar daku inzaku gane gaskiya inkuma bazaku gane ba Allah yai mana maganin ku

[2016-08-30 20:01:00] ISYAKU ISAH RIMI :

ALLAH YA KARAMANA SAN MANZON ALLAH SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM DAN ALLAH YAN IZALA ADAINA KIRKIRAR KARYA BA KYAU.

[2016-09-20 00:06:24] SON ANNABI DOLE :

Da mutanenku da aljanunku, manyanku da yaranku, mazanku da matanku, rayayyunku da matattanku dukkanku bazaku iya da ABDULJABAR ba gwanda ma kubar bata wa kanku lokaci

[2016-10-07 21:11:16] Bashir auwal al-funtawy :

Salam.
Bekamata mu rudu da kuskuren wani malami ba dan ba ya aqidar mu, domin kuskure alama ce da take numa dan adanci.

[2016-10-12 12:46:02] قريب الله علي :

I dan ana neman baban maƙaryaci aka sami ibini taimiya to ashafa fatiha,har annabi(S.W.A)Yiwa karyar yake

[2016-11-13 21:18:34] ابو عبد الرحيم :

اللهم يبارك

[2016-12-12 23:16:45] MATASHI :

Allah ka bawa shehin samarin kogo turmin gaskiya ya casa izala da salafiyya


UNDER MAINTENANCE




•Home•


«Kuna iya bina ta face book»

«Ko ta shafin mu na Tsarabar sunnah»

«Ku ziyarci Shafin Basheer journalist sharfadi»





  • AWAISUL-ARABEE FAGGE
  • ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow