XtGem Forum catalog
Www.awaisuharuna.xtgem.comAwaisu
Maraba da zuwa wannan shafi mai Al-barka

Shafi Don Karuwar Musulmi
Daga Dan uwankuAwaisu Al-Arabee Fagge 2
•Menu•
☀ Home
[«»]Aqidojin Ahlussunnah (100)
[«»]Shi'ah da shi'anci (80)
[«»]Bangarorin Raddi (30)
[«»]Al'amuraan Yau da Kullum (50)
[«»]Rayuwar Musulmi (40)
[«»]Tambaya da Amsa (35)
[«»]Abubuwan Tarihi (75)
[«»]Da'awa Ta Zamani (70)
[«»]Karatu a MP3 (65)
[«»]Vidio (45)
[«»]About me(1)
Wannan shafin mallakarAwaisu Al-Arabee Fagge 3Ne
2025-04-11
☀Labarai

KARAIRAYIN ABDULJABBAR NASIRU KABARA

WALLAHI ABDULJABBAR MAKARYACI NE (MP3)
(danna ka saurara kaji inda yafada da kansa )

Yanada kyau mutane masu takamar ilimi yazamanto suna bayyana ka'idojin ilimin a aikace acikin mu'amalarsu da dalibansu, abokanansu malamai dama duk jama'a daga musulmi har arna.

Ga ka'idar ilimi; idan kace babu abu sai wani yace maka akwai a littafi kaza toh kafara zuwa ka duba littafin kafin kace karyane babu.

Abduljabbar ne yayi nufin jinginawa imamul bukhari kin NANA KHADIJAH ta hanyar cewa baiyi mata BABI ba a littafinsa na SAHIHUL BUKHARIY ba, bayan ya fadi hakan sai wani bawan Allah yaje ya duba sai kuma ya gano cewa shi BUKHARIN yayi abinda JABBERIN BAWA yace baiyi ba.

BAYAN AN FADA MASA ANCE MALAM AKWAI WANNAN BABIN FA,

Sai malamin yace "AJE A DUBA, CEWA NAYI BAIYI MATA BABI A KITABUL MANAQIBU BA, IN AKWAI TOH NAYI KARYA, IN KUMA BABU TOH KAMIN KARYA"

Danna kaji inda yafadi hakan da kansa,

http://kiwi6.com/file/457mc1oje2

Toh domin musan JABBERIN karya yakeyi kokuma karya akayi masa sai mukaje muka dauko SAHIHUL BUKHARI.

KWATSAM……… sai ga babi guda BUKHARIN ya ware domin nana khadijah a inda akace baiyi hakan ba.

GA BUKHARI, KUMA GA BABIN, IN ANJE AN DUBA BABU TOH A YAU ZAMUYI RITAYA DAGA IZALA KUMA MUYI RIJISTA A AS-HABUL KAHFI

Abinda bukhari yace:-

كتاب مناقب الأنصار
Acikin kuma yace:
باب تَزْوِيجُ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - خَدِيجَةَ ، وَفَضْلُهَا - رضى الله عنها

3815 - حَدَّثَنِى مُحَمَّدٌ أَخْبَرَنَا عَبْدَةُ عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ عَنْ أَبِيهِ قَالَ سَمِعْتُ عَبْدَ اللَّهِ بْنَ جَعْفَرٍ قَالَ سَمِعْتُ عَلِيًّا - رضى الله عنه - يَقُولُ سَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - يَقُولُ حَدَّثَنِى صَدَقَةُ أَخْبَرَنَا عَبْدَةُ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ قَالَ سَمِعْتُ عَبْدَ اللَّهِ بْنَ جَعْفَرٍ عَنْ عَلِىٍّ - رضى الله عنهم - عَنِ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - قَالَ « خَيْرُ نِسَائِهَا مَرْيَمُ ، وَخَيْرُ نِسَائِهَا خَدِيجَةُ »
3816 - حَدَّثَنَا سَعِيدُ بْنُ عُفَيْرٍ حَدَّثَنَا اللَّيْثُ قَالَ كَتَبَ إِلَىَّ هِشَامٌ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى امْرَأَةٍ لِلنَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، هَلَكَتْ قَبْلَ أَنْ يَتَزَوَّجَنِى ، لِمَا كُنْتُ أَسْمَعُهُ يَذْكُرُهَا ، وَأَمَرَهُ اللَّهُ أَنْ يُبَشِّرَهَا بِبَيْتٍ مِنْ قَصَبٍ ، وَإِنْ كَانَ لَيَذْبَحُ الشَّاةَ فَيُهْدِى فِى خَلاَئِلِهَا مِنْهَا مَا يَسَعُهُنَّ
3817 - حَدَّثَنَا قُتَيْبَةُ بْنُ سَعِيدٍ حَدَّثَنَا حُمَيْدُ بْنُ عَبْدِ الرَّحْمَنِ عَنْ هِشَامِ بْنِ عُرْوَةَ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى امْرَأَةٍ مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، مِنْ كَثْرَةِ ذِكْرِ رَسُولِ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - إِيَّاهَا . قَالَتْ وَتَزَوَّجَنِى بَعْدَهَا بِثَلاَثِ سِنِينَ ، وَأَمَرَهُ رَبُّهُ عَزَّ وَجَلَّ أَوْ جِبْرِيلُ - عَلَيْهِ السَّلاَمُ - أَنْ يُبَشِّرَهَا بِبَيْتٍ فِى الْجَنَّةِ مِنْ قَصَبٍ
3818 - حَدَّثَنِى عُمَرُ بْنُ مُحَمَّدِ بْنِ حَسَنٍ حَدَّثَنَا أَبِى حَدَّثَنَا حَفْصٌ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتْ مَا غِرْتُ عَلَى أَحَدٍ مِنْ نِسَاءِ النَّبِىِّ - صلى الله عليه وسلم - مَا غِرْتُ عَلَى خَدِيجَةَ ، وَمَا رَأَيْتُهَا ، وَلَكِنْ كَانَ النَّبِىُّ - صلى الله عليه وسلم - يُكْثِرُ ذِكْرَهَا ، وَرُبَّمَا ذَبَحَ الشَّاةَ ، ثُمَّ يُقَطِّعُهَا أَعْضَاءً ، ثُمَّ يَبْعَثُهَا فِى صَدَائِقِ خَدِيجَةَ ، فَرُبَّمَا قُلْتُ لَهُ كَأَنَّهُ لَمْ يَكُنْ فِى الدُّنْيَا امْرَأَةٌ إِلاَّ خَدِيجَةُ . فَيَقُولُ إِنَّهَا كَانَتْ وَكَانَتْ ، وَكَانَ لِى مِنْهَا وَلَدٌ
3819 - حَدَّثَنَا مُسَدَّدٌ حَدَّثَنَا يَحْيَى عَنْ إِسْمَاعِيلَ قَالَ قُلْتُ لِعَبْدِ اللَّهِ بْنِ أَبِى أَوْفَى - رضى الله عنهما - بَشَّرَ النَّبِىُّ - صلى الله عليه وسلم - خَدِيجَةَ قَالَ نَعَمْ بِبَيْتٍ مِنْ قَصَبٍ ، لاَ صَخَبَ فِيهِ وَلاَ نَصَبَ
3820 - حَدَّثَنَا قُتَيْبَةُ بْنُ سَعِيدٍ حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ فُضَيْلٍ عَنْ عُمَارَةَ عَنْ أَبِى زُرْعَةَ عَنْ أَبِى هُرَيْرَةَ - رضى الله عنه - قَالَ أَتَى جِبْرِيلُ النَّبِىَّ - صلى الله عليه وسلم - فَقَالَ يَا رَسُولَ اللَّهِ هَذِهِ خَدِيجَةُ قَدْ أَتَتْ مَعَهَا إِنَاءٌ فِيهِ إِدَامٌ أَوْ طَعَامٌ أَوْ شَرَابٌ ، فَإِذَا هِىَ أَتَتْكَ فَاقْرَأْ عَلَيْهَا السَّلاَمَ مِنْ رَبِّهَا وَمِنِّى ، وَبَشِّرْهَا بِبَيْتٍ فِى الْجَنَّةِ مِنْ قَصَبٍ ، لاَ صَخَبَ فِيهِ وَلاَ نَصَبَ
3821 - وَقَالَ إِسْمَاعِيلُ بْنُ خَلِيلٍ أَخْبَرَنَا عَلِىُّ بْنُ مُسْهِرٍ عَنْ هِشَامٍ عَنْ أَبِيهِ عَنْ عَائِشَةَ - رضى الله عنها - قَالَتِ اسْتَأْذَنَتْ هَالَةُ بِنْتُ خُوَيْلِدٍ أُخْتُ خَدِيجَةَ عَلَى رَسُولِ اللَّهِ - صلى الله عليه وسلم - ، فَعَرَفَ اسْتِئْذَانَ خَدِيجَةَ فَارْتَاعَ لِذَلِكَ ، فَقَالَ « اللَّهُمَّ هَالَةَ » . قَالَتْ فَغِرْتُ فَقُلْتُ مَا تَذْكُرُ مِنْ عَجُوزٍ مِنْ عَجَائِزِ قُرَيْشٍ ، حَمْرَاءِ الشِّدْقَيْنِ ، هَلَكَتْ فِى الدَّهْرِ ، قَدْ ، أَبْدَلَكَ اللَّهُ خَيْرًا مِنْهَا

LAAAAAAAAAAAAAA MALAM YA KWANTARA KARYA

Amma fa kada kuga laifi na don nace yayi karya, domin shine yace idan akwai yayi karya, in kuma babu anyi masa karya, toh kuma gashi mun samu, toh yaya kenan??????

AMMA ANJI KUNYA WALLAHI

Ace duk kurin ilimin da akeyi ashe ko bukhari ba'a wuce ba??????

Wani mai waqa yayi gaskiya, kunsan mai yace????

فآر ثم آر ثم آر
شقاق المرء من أجل الطعم
Allah yasa dai mabiyan suna fahimtar mai ake cewa.

Awaisu Al'arabee Fagge
20-1-2015

Back to posts
Comments:
[2015-04-22 12:03:29] sai baba buhari :

yayi daliban na shine kawai basa karatu kuma suna binshi a makance

[2015-04-30 11:56:43] Bashir Ummar :

Yan Izala Bakuda Kunya Akwai Makaryarta Kamarku

[2015-05-21 04:56:41] mark2245 :
[2015-06-18 11:46:42] MANDE :

DON ALLAH awaisu A wane cassete ne abduljabar yace sai yakashe SHK JAFAR

[2015-09-09 01:41:14] Abubakar Ibraheem khaleel :

kai uwaisu al'arabee kaji tsoron Allah malam cewa yayi bukhari bai yi mata babi ba a manaqibu kuma haka ne, amma kai kazo kana wata irin magana kaji tsoron Allah.....! malam ikon Allah wllh ya sha gabanku...... sai dai kuyi haquri

[2015-09-09 01:53:33] abubakar ibraheem khaleel :

kuma ai sai dai ku dinga bata wa mutum suna alamun an fi qarfinku. ku kawo amsoshin littafin da m.sarki ya rurrubuta, to anan ne za mu gane cewa salafiyya ta haifu..... duk kun bazama kun haukace kun dimauce saboda mutum daya kawai Shugaban 'yan kogo.

[2015-11-12 10:23:39] Basheer Adamu Khadeer Aliero :

Wannan ba addini ba ne mu dinga neman laifin wani domin mu fallasa shi idan kai mai tunani ya kamata ka maganarsa da yayi ta gaskiya ka yadawa jama'a domin na tabbata gaskiya tafi karya.

[2016-04-02 06:43:29] Abubakar sagagi :

Kuda. Yahudawa du dayanai. Mutanan. Kawai. Yan. Izalar. Karya

[2016-04-13 05:38:38] IDRIS DAHIRU :

kai awaisu.musan bukarinfa kada kada hankalin jahilai mana

[2016-04-20 20:40:43] Muhammad Kabir Ingawa :

Kai Mai da'awar al-Araby a Ina ka samo wannan suna? To Ina Mai fada maka cewa Mal. Abduljabbar a duniyar Wahabiyya Kaf wallahil azeem basu da Tamkar farcensa. Kuma iyayen gidanka basu iya tararsa ba balle Kai da yayi Jika da Kai. Shawara Zandam Baka kaje kayi karatu ya fiye maka wadannan zage-Zagen. Ina tabbtar maka da cewa Mal. Ya girmi duk ire-Irene wannan hauragiyar. Wassalamu ala manittabaal huda.

[2016-06-11 01:20:21] Abdulgaffar kalgo :

kai jahilin muridin Abdul jabbaru abubakar sagagi ka yi hattara

[2016-07-08 19:32:45] XPFU8YQpWm :

Home run! Great slnugigg with that answer!

[2016-07-07 01:43:10] muhammad kabir :

kai yaro ka koma makaranta bakwa game karatu ancebaka babu babi guda data warewa Nana khadija wannan babin yana magana kan Qur'an Nana khadija kuma aciki aiyakawo maganar Nana maryam kaga kenan ba Nana khajija kawai ake maganaba itaka dai adinfa karatu Dan Allah

[2016-08-16 14:10:13] muhammad garba amin k/na'isa :

yan wahabiyya Allah ya ganar daku inzaku gane gaskiya inkuma bazaku gane ba Allah yai mana maganin ku

[2016-08-30 11:01:00] ISYAKU ISAH RIMI :

ALLAH YA KARAMANA SAN MANZON ALLAH SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM DAN ALLAH YAN IZALA ADAINA KIRKIRAR KARYA BA KYAU.

[2016-09-19 15:06:24] SON ANNABI DOLE :

Da mutanenku da aljanunku, manyanku da yaranku, mazanku da matanku, rayayyunku da matattanku dukkanku bazaku iya da ABDULJABAR ba gwanda ma kubar bata wa kanku lokaci

[2016-10-07 12:11:16] Bashir auwal al-funtawy :

Salam.
Bekamata mu rudu da kuskuren wani malami ba dan ba ya aqidar mu, domin kuskure alama ce da take numa dan adanci.

[2016-10-12 03:46:02] قريب الله علي :

I dan ana neman baban maƙaryaci aka sami ibini taimiya to ashafa fatiha,har annabi(S.W.A)Yiwa karyar yake

[2016-11-13 12:18:34] ابو عبد الرحيم :

اللهم يبارك

[2016-12-12 14:16:45] MATASHI :

Allah ka bawa shehin samarin kogo turmin gaskiya ya casa izala da salafiyya


UNDER MAINTENANCE




•Home•


«Kuna iya bina ta face book»

«Ko ta shafin mu na Tsarabar sunnah»

«Ku ziyarci Shafin Basheer journalist sharfadi»





  • AWAISUL-ARABEE FAGGE
  • ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow